TARIHIN SAYYIDA FAƊIMA (AS) (9)

Yunus ya ci gaba da cewa: Sannan Imam sadiƙ ya sake cewa : shin ka san saboda menene tafsirin sunan Faɗima? Sai sai na ce: Bani labari ya shugabana! Sai Imam ya ce: an yantata daga sharri (babu wani sharri da zai sameta.

Yunus ya ci gaba da cewa: Sannan Imam sadiƙ  ya sake cewa : shin ka san saboda menene tafsirin sunan Faɗima? Sai sai na ce: Bani labari ya shugabana! Sai Imam ya ce: an yantata daga sharri (babu wani sharri da zai sameta.

 

Yunus ya ce gaba da cewa: Sannan Imam Ya ce: ba don Amirul Muminina ya auri Faɗima ba da ta kasance bata da wani kufu'i – tsaran aure har zuwa ranar alƙiyama).

AttachmentSize
File 11986-f-hoosa.mp433.86 MB

Ƙara sabon ra'ayi