TARIHIN SAYYIDA FAƊIMA (AS) (14)

Yunus ya ci gaba da cewa: Sannan Imam sadiƙ ya sake cewa : shin ka san saboda menene tafsirin sunan Faɗima? Sai sai na ce: Bani labari ya shugabana! Sai Imam ya ce: an yantata daga sharri (babu wani sharri da zai sameta.

Yunus ya ci gaba da cewa: Sannan Imam sadiƙ  ya sake cewa : shin ka san saboda menene tafsirin sunan Faɗima? Sai sai na ce: Bani labari ya shugabana! Sai Imam ya ce: an yantata daga sharri (babu wani sharri da zai sameta.

Yunus ya ce gaba da cewa: Sannan Imam Ya ce: ba don Amirul Muminina ya auri Faɗima ba da ta kasance bata da wani kufu'i – tsaran aure har zuwa ranar alƙiyama).

Wasu daga laƙabobinta:

Batulu (wace bata yin jinin haila) البتول       

Shahidiya

Mafificiya

Haura'ul insiyya (Matar aljanna a cikin mutane)                                     

Mai tsoran Allah Mai tsantsar tsarki                                  

Mai yawan ilimi

wacce aka zalunta

 Wacce aka kwacewa Haƙƙinta 

Zaɓaɓɓiya

 Abar taimko

 Mai karamci  

 Rabautacciya

 Shugaba.

AttachmentSize
File 11657-f-hoosa.mp441.71 MB

Ƙara sabon ra'ayi