Rayuwar Imam Sajjad
Imam Zainul-abidin ko Imam Sajjad (a.s) shi ne Imami na hudu a jerin imamai sha biyu halifofi kuma wasiyyan annabi da ya yi wasiyya da biyayya gare su bayansa. Imam Sajjad ya ga mutane sun rasa halaye nagari a lokacinsa wanda ya kai ga kashe babansa, don haka ne sai ya shagaltu da tarbiyyantar da mutane da sanar da su wajibin da ya hau kansu.
| Attachment | Size |
|---|---|
| 11.59 MB |
Ƙara sabon ra'ayi